Tuesday, January 22, 2019

KO KASAN WAYE DAN WAHALA?

Duk maineman dan wahala,dan asara idan kasamu mai zakin sahabban manzon Allah to shine karshen wahalalle.saboda Ya karyata Allah,ya karyata manzon Allah.kuma duk Wanda yakaryata Allah damanzondamanzonsa,to wannan yatanadi wajen zamansa acikin wuta.
Mai zagin sahabbai kayi asara .da madai zaka tuba da kataimaki kanka.

0 comments:

Post a Comment