Meyasa wa'yansu dake jingina kansuda musulunci suke aibata sahabban manzon Allah S.A.W?
Ko shakka babu duk Wanda kaga yana zagi tareda kafirta sahabbai to dayan biyu:
1-Ko dai daman can ba musulmi bane.
2-Ko kuma manzon Allah sukesonsu karyata.(saboda idan kanason sanin halin mutum saika biciki suwaye abokanshi)
0 comments:
Post a Comment