Manzon Allah S.A.W yace:Allah ya zabeni,kuma sai yazaba mani abokai,yasa su sune waziraina(wakilai),mataimaka na kuma sune surukaina,duk wanda yazagesu Allah yatsine mass,mala'ikuma sun tsine masa da dukkan mutane baki daya.Allah bazai karbi aikinsaba aranar alkiyama nafarilla kona nafila.
Allah kaqara mana son sahabban manzon Allah,kaqara yarda dasu.
harishamisu.facebook
0 comments:
Post a Comment