Allah Ta'ala ya halicci bayinsa,kuma ya fifita wa'yansu bayin akan wa'yansu.Amma ana gane soyayyar Allah akan bawansa tahanyar:
Kyawun halitta?,
Tarin dukiya?,
Sarauta?,
Mulki?
Nasaba?,
Yawan 'ya'ya? .
Koshakka babu Allah yana fifita/son bayine masu jin tsoronsa tahanyar sadarda umurninsa danisantar sa6a masa.
Sannan wani hukunci na Allah yakan jarraba bayinsa domin yatabbatarda masu imanin gaskiya dakuma masu rauni/ko imanin qarya.Kamar yadda yafada acikin littafinsa mai tsarki,suratul Baqarah ayata 213 da ayata 155:
قال الله تعالى:أم حسبتم أن تدخلوا الجنةولمايأتكم مثل الذين جلوامن قبلكم ،مستهم البأساءوالضراء وزلزلواحتى يقول الرسول والذين ءامنوامعه متى نصر الله،الآ إن نصر الله قريب(٢١٤).
Ma'ana :Allah yana fadama manzonsa dasauran muminai ,kuna tsammanin zakushiga aljannah alhalin irin abunda yasami wa'yanda suka gabaceku baizo makuba,tsananin talauci ya shafesu,da rashin lafiya(kamar yadda Dan Mas'ud,Dan Abbas,Mujahid,Sa'eed Dan Zubair dasauran malamai suka fassara ) kuma aka girgizasu girgizawa mai tsanani(ai aka jarrabesu da tsoron makiya/abokan gabansu)saboda tsananin jarrabawa hartakai manzon Allah dasauran muminai suna tunanin yaushe nasara zata zo masu(bawai suna ganin Allah bazai kawo masu dauki/agaji bane,amma saboda qunci dasuka kasance ciki yasa suke addu'ar samun nasara akusa)sai Allah yace kusaurara!! lallai nasarar Allah akusadaku take(gaf kuke dasamun yayewar musibar dakuke ciki.
ولنبلونكم بشىء من الخوف والجوع ونقص من الأموال والأنفس والممرات وبشر الصابرين.....
Tabbas zamu jarrabeku
dawani abu na tsoro,da yunwa,da tauyewar dukiya da rayuka(mutuwar makusanta,'ya'ya,mata,iyaye,abokai dasauran makusanta),da tauyewar 'ya'yan itace,sai Allah yace acikin wa'yannan musibu idan suka samu bayi ,to kayima masu hakuri bushara.Wanda idan musiba ta samesu saisuce;lallai damansu daga Allah sukafito(shiya haliccesu)kuma tabbas zuwa gareshi zasu koma.
Akwai ayoyi makamanta wa'yannan dayawa.Sannan Hadithi yatabbata daga Manzon Allah S.A.W:
أشد الناس بلاء الأنبياء ثم الصالحو،ثم الأمثل فالأمثل،يبتلى الجل على حسب دينه،فإنكان فيدينه صلابة زيد قلابة،وإنكان في دينه رقة،جفف عنه،ولا يزال البلاء بالعبد حتى يمشي على الأرض ماله خطيعة
Wanda sukafi samun jarabawa mai girma arayuwa, sune annabawa,sai salihan bayi,sannan hawa -hawa(gwargwadon imanin mutum gwargwadon jarabawarsa arayuwa)Allah yana jaraba bawa gwargwadon addininsa(imaninsa)idan bawa yakasance mai qarfin imanine sai jarabawar taqara qarfafa imaninsa,idan kuma yana da rauni sai jarabawar ta'inganta masa imaninsa,bawa mumini bazai gusheba Allah yana jarabashi har sai yakai yana tafiya asaman qasa bashida zunubi kokadan
قال رسول الله صل الله عليه وسلم:مايزال البلاء بالمؤمن والمؤمنة في نفسه وولده وماله حتى يلقى الله تعالى وما عليه خطيئة.
Hakanan imam Attirmizi Rahimahullah yafitar da hadithi manzon Allah S.A.W yace:Mumini ko mumina bazasu gusheba cikin bala'in rayuwa(jarabawa)acikin jikinsa,da 'ya'yansa da dukiyar(talauci ko asarar dakiya) har mutum yahadu da Allah bashida laifi kokadan.
Dan haku yaku 'yan uwa masu imani,karmudinga jin munfi wa'yansu dan Allah yasa munada wani abu ahannunmu,kamar yadda rayuwar yanzu ta koma idan bakada kudi kai ba kowa bane kuma bakada mutunci.idan kanada wani abu kuma komai lalacewarka to za'a dunga mutuntaka.wadata da talauci duka jarabawane.Kasancewarka cikin:
Walwala,
Wadata,
Matsayi na muqami
Baya nuna cewa kafi wane/suwaneba awajen Allah,ko kadauka kai kafisu kusanci da Allah.A'a ganin damar Allah ne.
Idan har kanacikin Wanda Allah yawadata yi amfani dadamar wadatarka kafin rashin damar,Kataimaki bayin Allah matuqar kasamu iko,Kamar yadda manzon Allah S.A.W yace duk cikin mutane babu wani danafi amfana da dukiyarsa kamar Abubakar R.A. kaga kuwa da imani shiyakesa atara dukiya da kuwa duk duniya cikin halittun Allah baza'a samu wanda yafi manzon Allah S.A.W tarin dukiyaba.
Allah yabamu ikon cin jarabawar dayake yimana,yaqara rufa mana asiri,yagaafarta mana laifukanmu.
Kyawun halitta?,
Tarin dukiya?,
Sarauta?,
Mulki?
Nasaba?,
Yawan 'ya'ya? .
Koshakka babu Allah yana fifita/son bayine masu jin tsoronsa tahanyar sadarda umurninsa danisantar sa6a masa.
Sannan wani hukunci na Allah yakan jarraba bayinsa domin yatabbatarda masu imanin gaskiya dakuma masu rauni/ko imanin qarya.Kamar yadda yafada acikin littafinsa mai tsarki,suratul Baqarah ayata 213 da ayata 155:
قال الله تعالى:أم حسبتم أن تدخلوا الجنةولمايأتكم مثل الذين جلوامن قبلكم ،مستهم البأساءوالضراء وزلزلواحتى يقول الرسول والذين ءامنوامعه متى نصر الله،الآ إن نصر الله قريب(٢١٤).
Ma'ana :Allah yana fadama manzonsa dasauran muminai ,kuna tsammanin zakushiga aljannah alhalin irin abunda yasami wa'yanda suka gabaceku baizo makuba,tsananin talauci ya shafesu,da rashin lafiya(kamar yadda Dan Mas'ud,Dan Abbas,Mujahid,Sa'eed Dan Zubair dasauran malamai suka fassara ) kuma aka girgizasu girgizawa mai tsanani(ai aka jarrabesu da tsoron makiya/abokan gabansu)saboda tsananin jarrabawa hartakai manzon Allah dasauran muminai suna tunanin yaushe nasara zata zo masu(bawai suna ganin Allah bazai kawo masu dauki/agaji bane,amma saboda qunci dasuka kasance ciki yasa suke addu'ar samun nasara akusa)sai Allah yace kusaurara!! lallai nasarar Allah akusadaku take(gaf kuke dasamun yayewar musibar dakuke ciki.
ولنبلونكم بشىء من الخوف والجوع ونقص من الأموال والأنفس والممرات وبشر الصابرين.....
Tabbas zamu jarrabeku
dawani abu na tsoro,da yunwa,da tauyewar dukiya da rayuka(mutuwar makusanta,'ya'ya,mata,iyaye,abokai dasauran makusanta),da tauyewar 'ya'yan itace,sai Allah yace acikin wa'yannan musibu idan suka samu bayi ,to kayima masu hakuri bushara.Wanda idan musiba ta samesu saisuce;lallai damansu daga Allah sukafito(shiya haliccesu)kuma tabbas zuwa gareshi zasu koma.
Akwai ayoyi makamanta wa'yannan dayawa.Sannan Hadithi yatabbata daga Manzon Allah S.A.W:
أشد الناس بلاء الأنبياء ثم الصالحو،ثم الأمثل فالأمثل،يبتلى الجل على حسب دينه،فإنكان فيدينه صلابة زيد قلابة،وإنكان في دينه رقة،جفف عنه،ولا يزال البلاء بالعبد حتى يمشي على الأرض ماله خطيعة
Wanda sukafi samun jarabawa mai girma arayuwa, sune annabawa,sai salihan bayi,sannan hawa -hawa(gwargwadon imanin mutum gwargwadon jarabawarsa arayuwa)Allah yana jaraba bawa gwargwadon addininsa(imaninsa)idan bawa yakasance mai qarfin imanine sai jarabawar taqara qarfafa imaninsa,idan kuma yana da rauni sai jarabawar ta'inganta masa imaninsa,bawa mumini bazai gusheba Allah yana jarabashi har sai yakai yana tafiya asaman qasa bashida zunubi kokadan
قال رسول الله صل الله عليه وسلم:مايزال البلاء بالمؤمن والمؤمنة في نفسه وولده وماله حتى يلقى الله تعالى وما عليه خطيئة.
Hakanan imam Attirmizi Rahimahullah yafitar da hadithi manzon Allah S.A.W yace:Mumini ko mumina bazasu gusheba cikin bala'in rayuwa(jarabawa)acikin jikinsa,da 'ya'yansa da dukiyar(talauci ko asarar dakiya) har mutum yahadu da Allah bashida laifi kokadan.
Dan haku yaku 'yan uwa masu imani,karmudinga jin munfi wa'yansu dan Allah yasa munada wani abu ahannunmu,kamar yadda rayuwar yanzu ta koma idan bakada kudi kai ba kowa bane kuma bakada mutunci.idan kanada wani abu kuma komai lalacewarka to za'a dunga mutuntaka.wadata da talauci duka jarabawane.Kasancewarka cikin:
Walwala,
Wadata,
Matsayi na muqami
Baya nuna cewa kafi wane/suwaneba awajen Allah,ko kadauka kai kafisu kusanci da Allah.A'a ganin damar Allah ne.
Idan har kanacikin Wanda Allah yawadata yi amfani dadamar wadatarka kafin rashin damar,Kataimaki bayin Allah matuqar kasamu iko,Kamar yadda manzon Allah S.A.W yace duk cikin mutane babu wani danafi amfana da dukiyarsa kamar Abubakar R.A. kaga kuwa da imani shiyakesa atara dukiya da kuwa duk duniya cikin halittun Allah baza'a samu wanda yafi manzon Allah S.A.W tarin dukiyaba.
Allah yabamu ikon cin jarabawar dayake yimana,yaqara rufa mana asiri,yagaafarta mana laifukanmu.